Sojojin sama sun yi ruwan bama bamai kan mayakan Boko Haram, an soye 'yan ta'adda

L

Legit.ng

Guest
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram. An kashe 'yan ta'addan ne bayan an yi musu ruwan wuta a jihar Borno.

Continue reading...
 


Join 𝕋𝕄𝕋 on Telegram
Channel PREVIEW:
Back
Top