DSS ta gurfanar da manyan wadanda ake zargi da hannu a hare-haren jihohi 2 na Arewa

L

Legit.ng

Guest
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.

Continue reading...
 


Join 𝕋𝕄𝕋 on Telegram
Channel PREVIEW:
Back
Top